Gwamnan Niger ya Nada Mata 131 A Matsayin Masu Taimaka Masa

Date:

Daga Maryam Muhammad Ibrahim

 

Gwamnan jihar Neja, Mohammed Umaru Bago, ya amince da nadin mata 131 a mukamai daban-daban na siyasa a jihar.

 

Kakakin gwamnan, Bologi Ibrahim, a wata sanarwa da ya fitar jiya, ya ce 41 daga cikin wadanda aka nada za su yi aiki a matsayin kodineta yayin da sauran 90 za su kasance a matsayin manyan mataimaka na musamman ga gwamnan (SSAs).

Talla

Yayin da yake taya wadanda aka nada murna, gwamnan ya yi kira gare su da su jajirce tare da bayar da gudunmawarsu wajen samun nasarar manufofin gwamnatinsa.

Shugaban Mulkin Soji na Nijar ya bayyana lokacin da zasu mika Mulki ga farar hula

Bago ya ce nadin nasu ya zo ne domin cika alkawarin da ya yi a lokacin yakin neman zabe na baiwa mata damar ba da gudummawarsu wajen gina jihar ta Neja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

NNPPn Kano ta bayyana matsayar Kwankwaso kan batun yi wa Tinubu mataimaki a 2027

Shugabanin bangarori biyu na jam’iyyar NNPP a jihar Kano,...

A Gaggauce: Fadar shugaban Kasa ta musanta murabus din Sakataren gwamnatin tarayya

Daga Rahama Umar Kwaru Fadar shugaban Kasa ta musanta labarin...

Gawuna ya mika ta’aziyyar rasuwar Alhaji Aminu Dantata

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano Dr. Nasiru Yusuf Gawuna...

Nijeriya ta yi babban rashi: Tinubu ya yi ta’aziyyar rasuwar Aminu Dantata

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya...