An sace fitilun wani titin tashin jiragen sama a Nigeria

Date:

Daga Hafsat Lawan Sheka

 

Barayi sun sace fitilun titin daya daga cikin filayen jiragen saman Najeriya watanni bayan an saka su.

 

Tuni aka kaddamar da bincike don kama wadanda suka aikata wannan sata da kuma dawo da abin da suka sata.

Talla

Mahukunta a filin tashin jiragen saman ne suka tabbatar wa da BBC afkuwar wannan lamari.

Ba dai a san lokacin da aka sace fitilun a filin tashin jiragen sama na Murtala Muhammed da ke Legas ba.

Jerin sunayen ministoci: Shugaban APC, Adamu ya bayyana dalilin da ya sa Tinubu ya yi jinkiri fitar da ministoci

Kodayake wasu kafafan yada labaran jihar sun ce ana zargin ma’aikatan filin jirgin saman da hannu a wannan sata.

A watan Nuwambar 2022 ne, aka sanya fitilun domin kara haske a wajen.

Saboda duhun wajen dole aka mayar da jiragen da ke zirga zirga a tsakanin jihohin Najeriya sauka da tashi a bangaren tashin jiragen kasashen waje.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...