Ina nan a Daura ban yi gudun hijira ba – Buhari.

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Tsohon shugaban kasar Nigeria Muhammadu Buhari ya karyata labarin da ke cewa ya bar kasar domin gudun hijira .

 

Buhari ya ce labarin ba shi da tushe ballantana makama .

Sunayen Ministoci: Tsofaffin gwamnoni da yan takarda ne suka fi yawa cikin mutane 42 da Tinubu zai turawa Majalisa

Da yake magana a madadin tsohon shugaban kasa, Garba Shehu, ya ce Buhari ya karyata labarin domin ya dawo gida Daura dake jihar katsina tare da iyalan sa .

Talla

” Ya kamata a ce kowacce jarida ta tantance labarin kafin ta buga shi, kamar yadda yake a ƙa’ida”.

Kwanan nan Buhari ya je London, kuma yayin ziyarar ya gana da shugaban kasa Bola Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...