Ina nan a Daura ban yi gudun hijira ba – Buhari.

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Tsohon shugaban kasar Nigeria Muhammadu Buhari ya karyata labarin da ke cewa ya bar kasar domin gudun hijira .

 

Buhari ya ce labarin ba shi da tushe ballantana makama .

Sunayen Ministoci: Tsofaffin gwamnoni da yan takarda ne suka fi yawa cikin mutane 42 da Tinubu zai turawa Majalisa

Da yake magana a madadin tsohon shugaban kasa, Garba Shehu, ya ce Buhari ya karyata labarin domin ya dawo gida Daura dake jihar katsina tare da iyalan sa .

Talla

” Ya kamata a ce kowacce jarida ta tantance labarin kafin ta buga shi, kamar yadda yake a ƙa’ida”.

Kwanan nan Buhari ya je London, kuma yayin ziyarar ya gana da shugaban kasa Bola Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...