Ina nan a Daura ban yi gudun hijira ba – Buhari.

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Tsohon shugaban kasar Nigeria Muhammadu Buhari ya karyata labarin da ke cewa ya bar kasar domin gudun hijira .

 

Buhari ya ce labarin ba shi da tushe ballantana makama .

Sunayen Ministoci: Tsofaffin gwamnoni da yan takarda ne suka fi yawa cikin mutane 42 da Tinubu zai turawa Majalisa

Da yake magana a madadin tsohon shugaban kasa, Garba Shehu, ya ce Buhari ya karyata labarin domin ya dawo gida Daura dake jihar katsina tare da iyalan sa .

Talla

” Ya kamata a ce kowacce jarida ta tantance labarin kafin ta buga shi, kamar yadda yake a ƙa’ida”.

Kwanan nan Buhari ya je London, kuma yayin ziyarar ya gana da shugaban kasa Bola Tinubu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dan Majalisar tarayya daga Kano ya fice daga jam’iyyar NNPP

Ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Kano Municipal, Injiniya Sagir...

Abin mamaki: Barawo ya sace Motar dake cikin ayarin motocin gidan gwamnatin Kano

Wani barawon mota ya kutsa cikin gidan gwamnatin jihar...

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...