Da dumi-dumi: Kamfanin KEDCO ya bayyana dalilin da yasa za’a rasa wuta a Kano

Date:

Daga Aliyu Abdullahi Fagge

 

 

Kamfanin raba hasken wutar lantarki dake kula da jihohin Kano Jigawa da Katsina ya bayyana cewa za’a sami katsewar hasken wutar lantarki a jihar kano sakamakon wasu aikace-aikace da zasu gudanar.

 

” Muna sanar da al’umma cewa zamu sami katsewar hasken wutar lantarki daga yau Asabar zuwa gobe lahadi, sakamakon wani aiki da za’a yi a layin Kaduna/Kano”.

Talla

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da hukumar gudanarwar kamfanin KEDCO, wanda ta wallafa a shafin ta na Twitter.

 

Sanarwar ta tace za’a gudanar da aikin ne domin yiwa wasu injina, sannan sun bada tabbacin hasken wutar zai dawo da zarar an kammala aikin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...