Da dumi-dumi: Kamfanin KEDCO ya bayyana dalilin da yasa za’a rasa wuta a Kano

Date:

Daga Aliyu Abdullahi Fagge

 

 

Kamfanin raba hasken wutar lantarki dake kula da jihohin Kano Jigawa da Katsina ya bayyana cewa za’a sami katsewar hasken wutar lantarki a jihar kano sakamakon wasu aikace-aikace da zasu gudanar.

 

” Muna sanar da al’umma cewa zamu sami katsewar hasken wutar lantarki daga yau Asabar zuwa gobe lahadi, sakamakon wani aiki da za’a yi a layin Kaduna/Kano”.

Talla

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da hukumar gudanarwar kamfanin KEDCO, wanda ta wallafa a shafin ta na Twitter.

 

Sanarwar ta tace za’a gudanar da aikin ne domin yiwa wasu injina, sannan sun bada tabbacin hasken wutar zai dawo da zarar an kammala aikin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu ya taya tsohon Gwamnan Kano, Shekarau murnar cika shekaru 70

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya tsohon Gwamnan...

Abdulmumin Kofa ya koma APC tare da bayyana goyon bayansa ga Tinubu

Abdulmumin Jibri Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru...

Labari mai dadi: Nahcon ta rage kudin kujerar hajjin 2026

Shugaban hukumar NAHCON Kula da aikin hajji ta Nigeria ...

Shugabannin Hukumomi a Kano Sun Yaba Da Ayyukan Abba, Sun Nemi Ya Nemi Wa’adi Na Biyu

Kungiyar shugabannin hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jihar Kano ta...