Da dumi-dumi: Kamfanin KEDCO ya bayyana dalilin da yasa za’a rasa wuta a Kano

Date:

Daga Aliyu Abdullahi Fagge

 

 

Kamfanin raba hasken wutar lantarki dake kula da jihohin Kano Jigawa da Katsina ya bayyana cewa za’a sami katsewar hasken wutar lantarki a jihar kano sakamakon wasu aikace-aikace da zasu gudanar.

 

” Muna sanar da al’umma cewa zamu sami katsewar hasken wutar lantarki daga yau Asabar zuwa gobe lahadi, sakamakon wani aiki da za’a yi a layin Kaduna/Kano”.

Talla

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da hukumar gudanarwar kamfanin KEDCO, wanda ta wallafa a shafin ta na Twitter.

 

Sanarwar ta tace za’a gudanar da aikin ne domin yiwa wasu injina, sannan sun bada tabbacin hasken wutar zai dawo da zarar an kammala aikin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dr. Kabiru Getso Ya Mika Ta’aziyya Ga Iyalan Buhari

Daga Rahama Umar Gwaru   Tsohon kwamishinan ma'aikatun lafiya da muhalli...

Gwamnatin tarayya ta ayyana Ranar hutu saboda rasuwar Buhari

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta ayyana Talata, 15 ga watan...

Injiniya Iliyasu Usman Salihu ya zama Jakadan zaman Lafiya na Africa

    Injiniya Ilyasu Uasman Salihu, Manajan Darakta na Sadex Engineering...

Halin da ake ciki game da shirye-shiryen jana’izar Buhari

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Radda, ya bayayna cewa sai...