Yanzu-Yanzu: Akpabio ya zama Shugaban majalisar Dattawan Nigeria ta goma

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

An zabi dan takarar shugabancin majalisar dattawa da jam’iyyar APC ta tsayar , Godswill Akpabio a matsayin sabon shugaban majalisar dattawa ta goma.

 

Tsohon Gwamnan Akwa Ibom ya taba rike mukamin Ministan Harkokin Neja Delta daga 2019 zuwa 2022, yana wakiltar shiyyar Sanatan Akwa Ibom ta Arewa maso Yamma.

Abubuwan da ya kamata ku sani kan dokar ba wa ɗalibai bashin karatu a Najeriya

Akpabio dai ya kayar da abokin takarar sa ne Sanata Abduk’aziz Yari da kuri’u 63 yayin da yarin ya Sami kuri’u 46.

Jam’iyyar APC da shugaban kasa ne dai suka fito da akpabio a matsayin wanda suke so ya zama Shugaban majalisar Dattawa, yayin da shi kuma Abduk’aziz Yari ya ki janyewa dan takarar APC Inda ya nemi a shiga zabe a wannan rana da aka rantsar da majalisar dattawa.

Tunib dai Clark na majalisar, Sani Tambuwal ya rantsar da shi a matsayin Shugaban Majalisar Dattawan ta 10.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...