Yanzu-Yanzu: Akpabio ya zama Shugaban majalisar Dattawan Nigeria ta goma

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

An zabi dan takarar shugabancin majalisar dattawa da jam’iyyar APC ta tsayar , Godswill Akpabio a matsayin sabon shugaban majalisar dattawa ta goma.

 

Tsohon Gwamnan Akwa Ibom ya taba rike mukamin Ministan Harkokin Neja Delta daga 2019 zuwa 2022, yana wakiltar shiyyar Sanatan Akwa Ibom ta Arewa maso Yamma.

Abubuwan da ya kamata ku sani kan dokar ba wa ɗalibai bashin karatu a Najeriya

Akpabio dai ya kayar da abokin takarar sa ne Sanata Abduk’aziz Yari da kuri’u 63 yayin da yarin ya Sami kuri’u 46.

Jam’iyyar APC da shugaban kasa ne dai suka fito da akpabio a matsayin wanda suke so ya zama Shugaban majalisar Dattawa, yayin da shi kuma Abduk’aziz Yari ya ki janyewa dan takarar APC Inda ya nemi a shiga zabe a wannan rana da aka rantsar da majalisar dattawa.

Tunib dai Clark na majalisar, Sani Tambuwal ya rantsar da shi a matsayin Shugaban Majalisar Dattawan ta 10.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba Ya Sanya Hannu Kan Dokar Kafa Gaya Polytechnic

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya sanya...

Sojoji sun mikawa Tinubu Shawarwari yadda za a kawo karshen matsalar tsaron Nigeria

Shugaban Najeriya Bola Tinubu ya karɓi rahoton dakarun sojan...

Shugaba Tinubu ya sake nada Buba Marwa a matsayin shugaban NDLEA

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya sake tabbatar da nadin...

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa Ya Koma Jam’iyyar APC a Hukumance

Hon. Abdulmumin Jibrin Kofa, ɗan majalisar wakilai mai wakiltar...