Yanzu-Yanzu: Tinubu na ganawa da Kwankwaso a fadar shugaban kasa

Date:

Daga Auwal Alhassan Kademi

 

A halin yanzu dai shugaba Bola Tinubu yana ganawar sirri tsohon gwamnan da Rabiu Kwankwaso wanda ya yiwa jam’iyyar (NNPP) takarar shugaban kasa.

Kwankwaso, wanda tsohon Ministan Tsaro ne, Kuma suna da kyakyawar alaka da Tinubu, wanda a lokuta daban-daban ya bayyana shugaba mai ci a matsayin mai wanda yasan dabarun iya mulki, inji kamar yadda Daily Post ta rawaito.

Kadaura24 ta ruwaito ko a kwanakin baya kafin rantsar da shugaban ƙasar sai da Kwankwaso suka gana da shugaban ƙasar a birnin faransa.

 

Sai dai ganawar Tinubu da Kwankwason ta jawo cheche-chekuche a jihar kano, musamman yadda aka tsinkayi wata murya da ake zargi ta tsohon gwamnan kano Ganduje yana kokawa game da ganawar Tinubu da Kwankwason.

Kwankwaso ya nemi kotu ta kawace Nasarar wani dan majalisar tarayyar NNPP a Kano

Nan gaba zamu kawo muku labarin yadda ganawar ta kasance.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...