Da dumi-dumi: Tinubu ya gana da yan kasuwar mai Akan Cire Tallafin Mai

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya gana da manyan ‘yan kasuwar mai a fadar shugaban kasa dake Abuja a ranar talata.

 

‘Yan kasuwar sun samu jagorancin Gwamna Dapo Abiodun na Jihar Ogun, wanda shi ne Shugaban kungiyar masu sayar da mai.

Ganawar da shugaban kasar ya yi da ‘yan kasuwar mai na zuwa ne a daidai lokacin da ake ta cece-kuce kan cire tallafin man fetur.

Da dumi-dumi: Bola Tinubu ya Magantu kan rushe gine-gine da gwamnatin Abba Gida-gida ke yi a Kano

Shugaban kasar a yayin jawabinsa a ranar 29 ga watan Mayu a dandalin Eagle Square da ke Abuja ya sanar da cire tallafin man fetur. Shugaban ya ce gwamnatin da ta shude ta Muhammadu Buhari ba ta yi tanadin cire tallafin a kasafin kudin 2023 da ya wuce .

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...