Da dumi-dumi: Tinubu ya yi Sabbin nada-naden mukamai

Date:

Daga Nasiba Rabi’u Yusuf

 

Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya nada kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila, a matsayin shugaban ma’aikatansa.

 

Kadaura24 ta rawaito hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Daraktan yada labarai na fadar gwamnatin tarayya Abiodun Oladunjoye ya fitar a wannan rana ta juma’a.

Bashin da Kwankwaso ya barwa Ganduje yafi wanda aka barwa Abba Gida-gida yawa – Musa Iliyasu Kwankwaso

An nada Sanata Ibrahim Hassan Hadejia, tsohon mataimakin gwamnan jihar Jigawa a matsayin mataimakin shugaban ma’aikata.

 

A ganawar da ya yi da kungiyar gwamnonin jam’iyyar APC a yau a Abuja, shugaban ya kuma nada tsohon gwamnan jihar Benue kuma tsohon ministan ayyuka na musamman, George Akume a matsayin sakataren gwamnatin tarayya (SGF).

Wannan dai shi ne karo na farko da shugaban ya nada tun bayan rantsar da shi a ranar 29 ga watan Mayu

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...