Kungiyar Mallaman kwalejin horar da Malamai ta Bichi ta janye yajin aikin da take gudanarwa

Date:

Daga Abubakar Lawan Bichi

Kungiyar Mallamai ta Kwaleji horan Mallamai ta Bichi FCE Bichi wato COEASU ta dakatar da yaji aikin da take gudanarwa tsahon wata biyu daga ranar Talata sakamakon zama da Shugabanci Kungiyar da Slsabon Shugaban Kwaleji wanda ya kama aiki a jiya Litinin.

Shafukan sada zumunta na da hadari ga lafiyar matasa masana

Shugaban Kungiyar Dr. Hussain Yahaya Peni ne ya bayyana hakan bayan taro da ya’yan Kungiyar a dakin taro na Kwaleji don sanar dasu Sakamakon tartaunawar ShugabanciKungiyar da Sabon Shugaban Kwaleji Dr Bashir Sabo .

 

Dr Hussain Yahaya Peni ya kara da cewar har izuwa yanzu ba a biya wa Kungiyar bukatuntaba, amma sun yanke hukunci hakane sabon da bukatar da sabon shugaban Makarantar ya zo musu da ita.

 

“Ina bukatar ku bani lokaci don na nazarci matsalolin ku kuma na san ta yadda zamu su don Ingartan harkokin Koyo da koyarwa tare da jin dadin Dalibai da Ma’ikata a Kwaleji”. A cewar sanarwar

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...