Hadakar kungiyoyin Fulani a jihar Kano sun sauke tsohon shugaban su

Date:

Daga Umar Shu’aibu

 

Hadakar kungiyoyin Fulanin jihar Kano, sun sauke tsohon shugaban su Kamal Shu’aibu Umar biyo bayan wani zaman gaggawa da ‘yan’yan kungiyar suka yi.

 

Wannan na kunshe cikin wata takarda dake dauke da sunayen sabbin shugabanni da kungiyar ta fitar a baya-bayan nan.

Rahotanni na nuni da cewa cire tsohon shugaban wanda shi ne Sarkin Fulanin Masarautar Karaye, Dr. Kamal Shuaibu ne saboda gaza kawo ci gaban da ake bukata.

Hawan Nasarawa: Fulani Ku Dawo Kano da kiwo ko a daina tsangwamar ku- Ganduje

“Sarkin Fulanin Karaye ya gaza wajen saukin nauyin da muka dora masa, musamman ganin yadda Gwamnati mai tafiya ta doro kudurori na ciyar al’ummar Fulani mazauna Kano gaba.

“Wannan ya hada da samar da zaman lafiya, aiwatar da aikace-aikacen da muradan kungiya da dai sauran su.

“Bisa wannan hujjoji ne zai mika duk wani abu na shugabanci ga sabon shugaba, Dr. Hussaini Umar Ganduje,”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...