Hadakar kungiyoyin Fulani a jihar Kano sun sauke tsohon shugaban su

Date:

Daga Umar Shu’aibu

 

Hadakar kungiyoyin Fulanin jihar Kano, sun sauke tsohon shugaban su Kamal Shu’aibu Umar biyo bayan wani zaman gaggawa da ‘yan’yan kungiyar suka yi.

 

Wannan na kunshe cikin wata takarda dake dauke da sunayen sabbin shugabanni da kungiyar ta fitar a baya-bayan nan.

Rahotanni na nuni da cewa cire tsohon shugaban wanda shi ne Sarkin Fulanin Masarautar Karaye, Dr. Kamal Shuaibu ne saboda gaza kawo ci gaban da ake bukata.

Hawan Nasarawa: Fulani Ku Dawo Kano da kiwo ko a daina tsangwamar ku- Ganduje

“Sarkin Fulanin Karaye ya gaza wajen saukin nauyin da muka dora masa, musamman ganin yadda Gwamnati mai tafiya ta doro kudurori na ciyar al’ummar Fulani mazauna Kano gaba.

“Wannan ya hada da samar da zaman lafiya, aiwatar da aikace-aikacen da muradan kungiya da dai sauran su.

“Bisa wannan hujjoji ne zai mika duk wani abu na shugabanci ga sabon shugaba, Dr. Hussaini Umar Ganduje,”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Majalisar dokokin Nigeria ta dage zamanta...

Gwamnati ta baiwa ma’aikata hutu saboda rasuwar Muhammad Buhari

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Umar...

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...