Hadakar kungiyoyin Fulani a jihar Kano sun sauke tsohon shugaban su

Date:

Daga Umar Shu’aibu

 

Hadakar kungiyoyin Fulanin jihar Kano, sun sauke tsohon shugaban su Kamal Shu’aibu Umar biyo bayan wani zaman gaggawa da ‘yan’yan kungiyar suka yi.

 

Wannan na kunshe cikin wata takarda dake dauke da sunayen sabbin shugabanni da kungiyar ta fitar a baya-bayan nan.

Rahotanni na nuni da cewa cire tsohon shugaban wanda shi ne Sarkin Fulanin Masarautar Karaye, Dr. Kamal Shuaibu ne saboda gaza kawo ci gaban da ake bukata.

Hawan Nasarawa: Fulani Ku Dawo Kano da kiwo ko a daina tsangwamar ku- Ganduje

“Sarkin Fulanin Karaye ya gaza wajen saukin nauyin da muka dora masa, musamman ganin yadda Gwamnati mai tafiya ta doro kudurori na ciyar al’ummar Fulani mazauna Kano gaba.

“Wannan ya hada da samar da zaman lafiya, aiwatar da aikace-aikacen da muradan kungiya da dai sauran su.

“Bisa wannan hujjoji ne zai mika duk wani abu na shugabanci ga sabon shugaba, Dr. Hussaini Umar Ganduje,”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...

Na riga Kwankwaso shiga harkokin Siyasa – Sanata Barau Jibrin

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jaridun Amurka sun bankado Tsare-tsare uku da sojojin Amurka ke yi don tunkarar Najeriya

Rahotanni daga wasu jaridun Amurka na bayyana cewa rundunar...

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...