Sanin makamar aiki: Sabbin Sanatoci a Nigeria sun fara daukar horo

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Majalisar dokokin Najeriya ta fara shirya wa yi wa sababbin zaɓaɓɓun ‘yan majalisar dattawan majalisa ta 10 bitar ayyukan majalisar.

 

Bitar za ta taimaka wajen ilimantar da zaɓaɓɓun ‘yan majalisar wajen sanin makamai aikin majalisar.

Cibiyar kula da ayyukan majalisa da dimokradiyya a ƙasar ta ce bitar na da matuƙar muhimmanci kasancewar fiye da kashi 70 cikin 100, na zaɓaɓɓun ‘yan majalisar, karon su na farko kenan da suke zuwa majalisar.

Kotun sauraren kararrakin zaben shugaba ta bada tabbacin yi wa kowa adalci

Daga kano Hon. Sulaiman Abdulrahman Kawu Sumaila na jam’iyyar NNPP na daga cikin sabbin zababbun sanatoci da suka halarci taron.

 

A cikin watan Yuni mai zuwa ne za a rantsar da majalisar wadda ita ce ta 10 a Najeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...