Sanin makamar aiki: Sabbin Sanatoci a Nigeria sun fara daukar horo

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Majalisar dokokin Najeriya ta fara shirya wa yi wa sababbin zaɓaɓɓun ‘yan majalisar dattawan majalisa ta 10 bitar ayyukan majalisar.

 

Bitar za ta taimaka wajen ilimantar da zaɓaɓɓun ‘yan majalisar wajen sanin makamai aikin majalisar.

Cibiyar kula da ayyukan majalisa da dimokradiyya a ƙasar ta ce bitar na da matuƙar muhimmanci kasancewar fiye da kashi 70 cikin 100, na zaɓaɓɓun ‘yan majalisar, karon su na farko kenan da suke zuwa majalisar.

Kotun sauraren kararrakin zaben shugaba ta bada tabbacin yi wa kowa adalci

Daga kano Hon. Sulaiman Abdulrahman Kawu Sumaila na jam’iyyar NNPP na daga cikin sabbin zababbun sanatoci da suka halarci taron.

 

A cikin watan Yuni mai zuwa ne za a rantsar da majalisar wadda ita ce ta 10 a Najeriya.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...

Tinubu ka fadawa yan Nigeria Inda ka tsaya har kwana 5 bayan taron BRICS – ADC

    Jam'iyyar African Democratic Congress wato ADC ta soki Shugaban...

Da dumi-dumi: Yadda akai Jami’an tsaro suka kama ni -Danbello

Rahotannin sun tabbatar da cewa jami'an tsaro a Nigeria...