Ƙasar Saudiyya ta gindaya sharuɗɗan fita da Zamzam daga ƙasar

Date:

 

 

Hukumomin filin jirgin sama na Sarki Abdulaziz da ke birnin Jidda na kasar Saudiyya sun sanya sharuda guda hudu ga duk wanda ya yi ziyara yake so ya tafi ƙasarsa da ruwan Zamzam.

Cikin wata sanarwa da aka fitar game da masu ibadar da za su koma ƙasashensu da ruwan zamzam, an haramtawa masu ɗaukar robar ruwan Zamzam a cikin kayansu, sai dai su riƙe shi a hannu a cikin jirgi.

Da dumi-dumi: Kwankwaso ya Magantu a kan batun dawo da Sarki Sunusi II Sarautar Kano

Masu gudanar da ayyukan sun sanar da cewa ko wanene ke son siyan Zamzam sai dai ya siya daga ainihin waɗanda ke siyarwa a wuraren tsayawarsu, kuma lita biyar kawai aka yarda mutum ya ɗauka.

Ko wanne mai ibada ba zai ɗauki sama da roba guda ba ta ruwan Zamzam, kuma sai ya nuna shaidar rijistar umara ta manhajar Nusuk.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...