Rashin wuta: ‘Yan KEDCO ya kamata ku nemi aljannar ku a wanann wata na Ramada – Falakin Shinkafi

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida

 

Amb. Dr. Yunusa Yusuf Hamza Falakin Shinkafi ya bukaci kamfanin rarraba hasken wutar lantarki na Kedco da ya ɗauki matakan da suka dace wajen magance matsalar wutar lantarki data addabi jihohin Kano Jigawa da katsina a wannan lokaci na azumin watan Ramadan.

 

“Rashin wutar lantarki yasa al’ummar jihohin Kano Katsina da Jigawa cikin mawuyacin hali a wannan watan na Ramadan, don haka akwai bukatar Kedco su dauki matasakin da ya dace ” a cewar Falakin Shinkafi

 

Amb. Yunusa Yusuf ya bayyana hakan ne yayin ganarwa da wakilin Kadaura24 a yammacin ranar talatar nan.

Ramadan: Mutune sama da miliyan 1 ne suka je Ibadar Umara Saudiyya

“Tun lokacin da aka fara ibadar azumin watan Ramadan, mutanen wadancan jihohi suka shiga mawuyacin hali sakamakon rashin wutar lantarki, wanda hakan bai dace ba idan aka duba da muhimmancin watan”.

Likitoci a Najeriya sun soki sabon ƙudurin Majalisar wakila ta ƙasa

 

” Ana zargin yan Kedcon suna sayar da wutar ne ga masu kankara wanda wannan ba dai-dai bane, wata ne aka ake bukatar a kwaitatawa al’umma , Amma abun mamaki suna musgunawa mutane saboda kin bada wutar lantarki wadda da ita ce ake dan samun abun Sanya idan an Sha ruwa”. Inji Amb. Yunusa Yusuf Hamza

 

Falakin Shinkafi ya yi kira ga yan Kedcon da su yi kokarin Neman aljannar su ta hanyar kyautatawa Masu Azumi a wanann watan mai tarin falala na Ramadana

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...

Kungiyar Lauyoyi yan asalin jihar Kano sun mika korafi ga kasashen Amuruka Ingila da UN kan zargin kisan a Tudun Wada

Kungiyar Lauyoyin Yan Asalin Jihar Kano (National Forum of...