Jami’an ‘yan sanda sun tarwatsa ƴan fashin daji a Zamfara

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Rundunar ƴan sanda ta kasa reshen jihar Zamfara ta ce jami’anta sun tarwatsa wani yunƙurin da ƴan bindiga sukai na kai hari a wani ƙauye da ke yankin ƙaramar hukumar Tsafe.

 

Rahotanni sun tabbatar da cewa jami’an yan sandan sun samu nasarar hallaka ƴan bindigan guda biyu.

 

Ƙasar Ingila za ta dakatar da daukar ma’aikatan kiwon lafiya daga Najeriya

Sanarwar da mai magana da yawun rundunar a jihar, Mohammed Shehu ya fitar, ta ce lamarin ya faru ne ranar Lahadi, inda aka yi artabu tsakanin jami’an ƴan sandan da kuma maharan.

 

Rarara ya bayyana dalilan da suka sa yan sandan dake gadin sa su kai harbi

Sanarwar ta ce baya ga waɗanda aka kashe, wasu maharan sun tsere da munanan raunuka a jikin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar almajirai da yaran da ba sa zuwa Makaranta ta kaddamar da yi wa yaran da ba sa zuwa Makaranta Rijista a Kano

Daga Saminu Ibrahim Magashi   Hukumar kula da almajirai da yaran...

Da gudu zan karɓi tayin kujerar mataimakin shugaban ƙasa – Barau Jibrin

Daga Isa Ahmad Getso Mataimakin shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata...

Inganta tsaro: Shugaban K/H Tarauni ya ba da fili domin gina ofishin Civil Defence a karkasara

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Shugaban karamar hukumar Tarauni, Alhaji Ahmed...

Gwamnan Kano ya yi sabbin nade-nade

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya nada Malam...