Jami’an ‘yan sanda sun tarwatsa ƴan fashin daji a Zamfara

Date:

Daga Rahama Umar Kwaru

 

Rundunar ƴan sanda ta kasa reshen jihar Zamfara ta ce jami’anta sun tarwatsa wani yunƙurin da ƴan bindiga sukai na kai hari a wani ƙauye da ke yankin ƙaramar hukumar Tsafe.

 

Rahotanni sun tabbatar da cewa jami’an yan sandan sun samu nasarar hallaka ƴan bindigan guda biyu.

 

Ƙasar Ingila za ta dakatar da daukar ma’aikatan kiwon lafiya daga Najeriya

Sanarwar da mai magana da yawun rundunar a jihar, Mohammed Shehu ya fitar, ta ce lamarin ya faru ne ranar Lahadi, inda aka yi artabu tsakanin jami’an ƴan sandan da kuma maharan.

 

Rarara ya bayyana dalilan da suka sa yan sandan dake gadin sa su kai harbi

Sanarwar ta ce baya ga waɗanda aka kashe, wasu maharan sun tsere da munanan raunuka a jikin su.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sake maka Ganduje da ya’yansa a gaban Kotu

Gwamnatin jihar Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Dr....

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...