Buhari zai karkare fitar sa zuwa kasar waje a matsayin Shugaban Nigeria

Date:

Daga Abdulrashid B Imam

 

Shugaban kasar Nigeria Muhammadu Buhari zai tafi Saudiyya ranar Talata a wata ziyara ta karshe da zai kai wata ƙasar waje a matsayin shugaban ƙasa.

 

Akalla Shugaba Buhari zai shafe kusan mako guda daga ranar 11 ga watan Afrilu zuwa 19 ga wata.

Ƙasar Ingila za ta dakatar da daukar ma’aikatan kiwon lafiya daga Najeriya

A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban ƙasar ya fitar, ta ce Muhammadu Buhari zai kuma gudanar da aikin Umrah yayin ziyarar tasa.

 

Sarkin Kano Aminu Ado Bayero Ya yiwa Alhaji Aminu Dantata Ta’aziyyar Rasuwar Matarsa

Sanarwar Mallam Garba Shehu ta kuma ce Shugaba Buhari zai samu rakiyar manyan mukarraban gwamnatinsa a wannan ziyara zuwa kasar Saudiyyan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta sake maka Ganduje da ya’yansa a gaban Kotu

Gwamnatin jihar Kano ta kai tsohon gwamnan jihar, Dr....

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta koka da kalaman mataimakin gwamnan Kano

Kungiyar Ma’aikatan Jinya da Ungozoma ta Najeriya (NANNM) reshen...

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...