Mun kama ‘yan sandan dake gadin mawaki Rarara – Rundunar yan sanda

Date:

Daga Kamal Umar Ali

 

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce an gano wasu masu rakiyar fitaccen mawakin nan na Kano, Dauda Kahutu Rarara a cikin wani faifan bidiyo suna harba bindiga a iska, a cikin al’umma, Kuma tuni an kama su.

 

Jami’in hulda da jama’a na rundunar yan sanda ta kasa CSP Olumuyiwa Adejobi ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar.

Alhassan Ado Doguwa ya yi Nasara, Kotu ta bada umarnin karasa zaben Tudun Wada da Doguwa

CSP Adejobi ya bayyana cewa, “Mun fara daukar matakan ladabtarwa a kansu. Za su gana da IGP a Abuja ranar Talata. Tabbas, za a hukunta su .”

Ba a son raina zakara ya haɗa ni faɗa da makwabcina ba – Mai zakaran da kotu ta ce a yanka

 

Idan za’a iya tunawa wani video ya karade kafafen sada zumunta na zamani Inda aka ga yan sandan suna harbi sama ,Amma a cikin bidiyon ba wanda zai ce ga dalilin da ya sanya yin harbin.

 

Hakan dai ya jo cheche-ku ce tsakanin al’umma musamma a dandalin sada zumunta, Inda wasu ke nuna goyon baya wasu Kuma suke ganin hakan bai kamata ba, kamar a kwai ranar da al’umma a cikin lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Tinubu zai mayar da Fubara kan kujera gwamnan Rivers amma ya gindaya masa sharadi- Rahoto

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da mayar...

Yadda Makarantar JSS Unguwa uku dake K/H Tarauni ta Zama mafakar shaye-shaye da yan daba

Daga Mubina Ahmad Galadanchi Wasu daga cikin al'ummar unguwar unguwa...

Hukumar almajirai da yaran da ba sa zuwa Makaranta ta kaddamar da yi wa yaran da ba sa zuwa Makaranta Rijista a Kano

Daga Saminu Ibrahim Magashi   Hukumar kula da almajirai da yaran...

Da gudu zan karɓi tayin kujerar mataimakin shugaban ƙasa – Barau Jibrin

Daga Isa Ahmad Getso Mataimakin shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Sanata...