Mun kama ‘yan sandan dake gadin mawaki Rarara – Rundunar yan sanda

Date:

Daga Kamal Umar Ali

 

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce an gano wasu masu rakiyar fitaccen mawakin nan na Kano, Dauda Kahutu Rarara a cikin wani faifan bidiyo suna harba bindiga a iska, a cikin al’umma, Kuma tuni an kama su.

 

Jami’in hulda da jama’a na rundunar yan sanda ta kasa CSP Olumuyiwa Adejobi ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar.

Alhassan Ado Doguwa ya yi Nasara, Kotu ta bada umarnin karasa zaben Tudun Wada da Doguwa

CSP Adejobi ya bayyana cewa, “Mun fara daukar matakan ladabtarwa a kansu. Za su gana da IGP a Abuja ranar Talata. Tabbas, za a hukunta su .”

Ba a son raina zakara ya haɗa ni faɗa da makwabcina ba – Mai zakaran da kotu ta ce a yanka

 

Idan za’a iya tunawa wani video ya karade kafafen sada zumunta na zamani Inda aka ga yan sandan suna harbi sama ,Amma a cikin bidiyon ba wanda zai ce ga dalilin da ya sanya yin harbin.

 

Hakan dai ya jo cheche-ku ce tsakanin al’umma musamma a dandalin sada zumunta, Inda wasu ke nuna goyon baya wasu Kuma suke ganin hakan bai kamata ba, kamar a kwai ranar da al’umma a cikin lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rasuwar Buhari: Majalisar Nigeria ta dakatar da duk aiyukanta

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Majalisar dokokin Nigeria ta dage zamanta...

Gwamnati ta baiwa ma’aikata hutu saboda rasuwar Muhammad Buhari

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gwamnatin jihar Katsina karkashin gwamna Umar...

Bayan tura Kashim ya taho da gawar Buhari, Tinubu ya ba da umarnin sassauta Tutar Nigeria

Shugaban kasa Bola Tinubu ya bada umarnin ayi kasa...

Yanzu:yanzu: Tsohon shugaban Nigeria Buhari ya rasu

Innalillahi Wa Inna Ilaihi Raji'un!!! Allah yayi wa tsohon shugaban...