Yan Sanda a Kano Sun Kama Wadanda Suka Kone gidan Mawaki Rarara

Date:

Khadija Abdullahi Aliyu

 

Rundunar Yan Sandan ta jihar Kano ta tabbatar da kama wasu mutane da ake zargi da cinna wuta a gidan mawaki Dauda Kahutu Rarara.

 

Jami’in Hulda da Jama’a na rundunar Yan Sandan Jihar Kano, SP Abdullahi Haruna Kiyawa ne ya tabbatar da hakan cikin wata sanarwa.

Ku Karanta: Cikin kwanaki darin farko zan kyautata Ilimi a Kano – Abba Gida-gida

 

Yace sun cafke mutanen ne bisa zargin Kone wani bangare na gidan mawakin na Jamiyyar APC, biyo bayan samun Nasarar Abba Kabir Yusif na Jamiyyar NNPP a zaben Gwamnan Jihar Kano.

 

Ku Karanta: Dan takarar APC yayi watsi da sakamakon zaben gwamnan Bauchi

Yace za su gurfanar da dukkan Wanda aka samu da Hannu cikin lamarin da zarar sun kammala bincike.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...