Yanzu-yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatarwa Ahmad Lawan Takarar Yobe Ta Arewa

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 Kotun koli ta tabbatar da Ahmed Lawan a matsayin dan takarar Sanatan Yobe ta Arewa.
 A hukuncin da kotun ta yanke, Mai shari’a Centus Nweze ta zargi Bashir Machina da shigar da kara a babbar kotun tarayya da ke Damaturu ta hanyar samo sammaci ba tare da shaidar baka ba da zata tabbatar da zargin da yake.
Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito Bashir Machina shi ne ya lashe zaben fidda gwani da jam’iyyar APC ta gudanar,sai dai kuma jam’iyyar ta mika sunan Ahmad Lawan wanda ya shiga takar fidda gwani ta Shugaban kasa a jam’iyyar APC.
Talla daukar nauyi Suraj Umar Wudil
Talla

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Yanzu-yanzu: Dangote ya rage farashin man fetur a Nigeria

Matatar mai ta dangote ta rage farashin man fetur...

Muna bukatar kayan aiki domin magance matsalar tsaro a karamar hukumar Nasarawa – Muhd Haruna Black

Kwamandan Jami'an sintiri na karamar hukumar Nasarawa a jihar...

Da dumi-dumi: An Sanya dokar Hana fita a Kaduna

Gwamnatin Kaduna ta sanya dokar taƙaita zirga-zirga ta tsawon...

Yanzu-Yanzu: An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata saboda wasu dalilai

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...