Yanzu-yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatarwa Ahmad Lawan Takarar Yobe Ta Arewa

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 Kotun koli ta tabbatar da Ahmed Lawan a matsayin dan takarar Sanatan Yobe ta Arewa.
 A hukuncin da kotun ta yanke, Mai shari’a Centus Nweze ta zargi Bashir Machina da shigar da kara a babbar kotun tarayya da ke Damaturu ta hanyar samo sammaci ba tare da shaidar baka ba da zata tabbatar da zargin da yake.
Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito Bashir Machina shi ne ya lashe zaben fidda gwani da jam’iyyar APC ta gudanar,sai dai kuma jam’iyyar ta mika sunan Ahmad Lawan wanda ya shiga takar fidda gwani ta Shugaban kasa a jam’iyyar APC.
Talla daukar nauyi Suraj Umar Wudil
Talla

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...