Yanzu Haka Tinubu Yana Ganawa da Malaman Arewa a Kano

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Kalli hotunan taron Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC Asiwaju Bola Tinubu da Malamai na Arewa maso yammacin Nigeria da suke goyon bayan takarar sa ta Shugaban kasa a zabe mai zuwa, wanda Yanzu haka yake gudana a kano.

Taton dai na daga cikin jerin tarukan da gwamnatin jihar kano ta shirya a shirye-shiryen yakin nema  zaben dan takarar Shugaban Kasa na Jam’iyyar APC a kano wanda za’a gudanar a kano.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...