Gwamna Wike ya fada wa mutanen Rivers wanda za su zaba a 2023

Date:

Daga Kamal Yahaya Zakaria

 

 

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Ezenwo Wike, ya bukaci al’ummar jihar da kada su zabi jam’iyya ko ‘yan takara da ba za su yi wa jihar aiyukan ci gaba ba a zaben 2023 mai zuwa.

 

 

Wike, a sakonsa na sabuwar shekara ta 2023 da aka rabawa manema labarai a Fatakwal a ranar Asabar, ya ce dole ne masu kada kuri’a a jihar su guje wa zabar wadanda suka gaza wajen ciyar da jihar gaba.

Talla

 

Gwamnan ya nanata cewa ba al’adar gwamnatin sa bace ta yi katsalandan ko tauye hakkin ‘yan siyasa da jam’iyyunsu na gudanar da yakin neman zabensu a fadin jihar.

 

 

Ya ce, “Amma dole ne a tunatar da mu cewa muna da dokoki da ka’idojin da suka hana yin harkokin siyasa a makarantun gwamnati da sauran wuraren zama domin dakile munanan dabi’u da hargitsin jama’a da galibi ke hade da irin wadannan abubuwan idan al’amura suka lalace.

 

Tallan Garin dan wake mai inganci

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...