2023 shekara ce ta nasara da cigaba a K/H birni – Engr. Sagir Koki

Date:

Daga Nazifi Bala Dukawa

 

Dan takarar majalisar wakilai mai Wakiltar birni a tutar jam’iyyar NNPP mai kayan marmari Hon Eng sagir ibrahim koki ya ce yana taya daukacin al’ummar Karamar hukumar birni dama kasa baki daya murna shigowa sabuwar Shekara ta 2023.

 

Dan takarar ya bayyana hakan ne cikin wata sanarwa da ya sanyawa hannu kuma aka aikowa kadaura24 a Kano.

Talla

Sagir koki Yana Kira ga al’umma da a cigaba da gabatar da adduo’i na musamman ga wannan kasa akan Allah ya bada  zama lafiya Allah kuma yasa ayi zabe lafiya agama lafiya

 

“Ubangiji Yasa Wannan Shekara Ta Zama. shekarar Budi Da Kuma Daidaituwar al’amurra a wannan kasa Ameen”.

Tallan Garin dan wake mai inganci

Yana kuma kara kira ga matasa da iyaye mata wajan zuwa su karfi Karin zabensu da ake bayarwa a hadin yanzu dakuma adanashi domin yanzu haka ansami wasu mutane Suna bi gida gida Suna karbe Karin iyayenmu mata

 

 

 

Alh Sagir Ibrahim koki ya kuma nuna farin cikinsa da irin addu’oin da aka Masa na fatan alkhairi da zaman koki Yana da kudurin samawa matasa aiki da mata da marayu da Kai kuduri a majalisa don haka ma kowace mazaba akayimata aikin bowel da koyawa matasa da mata 120 computer tare da biyawa yara kudin makaranta

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...