Gobara ta kama wasu gine-gine a jihar Lagos

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida
Wata gobara ta tashi da safiyar Talata a unguwar Ebute Metta da ke Legas.

 Wani ganau ya shaidawa DAILY POST cewa gobarar ta tashi ne da misalin karfe tara na safe.
 Gobarar ta tashi ne a daya daga cikin gine-ginen da ke kan titin Ibadan daura da titin makabarta.
Talla
 Da karfe 10 na safe, wasu gidaje guda biyu, lamarin da ya shafa da sanya sauran mazauna unguwar cikin firgici.
 “Na kira hukumar kashe gobara ta Legas da misalin karfe 9:05 na safe, sun iso bayan mintuna 40, wanda sun dan makara.
 Har yanzu jami’an hukumar masu ba da agajin gaggawa suna nan suna kula da wurin, amma sun sami damar shawo kan lamarin yayin da mazauna unguwar ke kirga irin asarar da suka yi.
 Lamarin ya biyo bayan gobarar da ta tashi da yammacin ranar Litinin a kan titin Aladelola da ke unguwar Ikosi Ketu a Legas.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...