Rashin Albashi yasa Ma’aikatan Kogi sun koma bara

Date:

Daga Khadija Abdullahi Aliyu

 

Ma’aikatan da ke karkashin karamar hukumar Bassa a jihar Kogi sun fara kukan neman agaji saboda gazawar gwamnatin jihar wajen biyan su albashin watan Nuwamba.

 

DAILY POST a cikin wannan rahoto na musamman, ta yi duba ne kan yadda rikicin karamar hukumar Bassa ya jefa ’yan fansho da ma’aikata a kananan hukumomi cikin mawuyacin hali.

Talla

Karamar hukumar Bassa dai ta fada cikin rikici tun a shekarar 2016, inda aka kashe mutane da dama, aka lalata gidaje da kuma raba ‘yan asalin yankin da muhallansu, Rikicin dai ya faru ne tsakanin Bassa Komu da Egbira Mozum. DAILY POST ta tattaro cewa kabilun biyu suna takun-saka a tsakaninsu kan takaddama akan kamun kifi.

Gwamnati dai ta kafa kwamitin bincike don duba rikicin amma ba a yi komai ba. Wannan ci gaban ya kara dagula matsalar mutanen da ke aiki a karamar hukumar Bassa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rikicin gida: Jam’iyyar APC ta Fara Tuhumar Kakakinta na Kano Ahmad S Aruwa

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jam'iyyar APC ta Mazabar Daurawa a...

Iftila’i: An Sami Ambaliyar Ruwa a garin Maiguduri

Mazauna wasu yankuna a Maiduguri, babban birnin jihar Borno...

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...