Sarkin Birnin Gwari ya nada Bola Tinubu Sarauta

Date:

Mai martaba Sarkin birnin gwari dake jihar Kaduna Malam Zubairu Jibril Mai Gwari II, ya nada dan takarar Shugaban Kasa na Jam’iyyar APC Bola Ahmad Tinubu a matsayin dakaren birnin Gwari.

 

Talla

An dai gudanar da bikin nadin ne a jiya litinin a fadar Masarautar ta birnin gwari.

 

Al’umma da dama ne dai daga ko’ina a fadin kasar nan suka sami halartar bikin nadin wadanda suka hadar da yan siyasa gwamnoni, jami’an gwamnati, yan kasuwa da dai sauran al’umma.

 

Ga wasu daga cikin hotunan yadda akai nadin:

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...

Dan majalisa Bichi ya sake biyan kuɗin makarantar dalibai 121 masu karatun digiri na biyu da na digirin digirgir

Ɗan Majalisar Wakilai mai wakiltar Mazabar Bichi a Majalisar...