Sarkin Birnin Gwari ya nada Bola Tinubu Sarauta

Date:

Mai martaba Sarkin birnin gwari dake jihar Kaduna Malam Zubairu Jibril Mai Gwari II, ya nada dan takarar Shugaban Kasa na Jam’iyyar APC Bola Ahmad Tinubu a matsayin dakaren birnin Gwari.

 

Talla

An dai gudanar da bikin nadin ne a jiya litinin a fadar Masarautar ta birnin gwari.

 

Al’umma da dama ne dai daga ko’ina a fadin kasar nan suka sami halartar bikin nadin wadanda suka hadar da yan siyasa gwamnoni, jami’an gwamnati, yan kasuwa da dai sauran al’umma.

 

Ga wasu daga cikin hotunan yadda akai nadin:

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan batun goyo a babur

Gwamnatin jihar Kano ta ce masu sana’ar Achaba Kawai...

Kwamishinan shari’a na Kano ya gana da kwamishinan ’Yansanda kan korafe-korafen kama masu goyo a babur

Babban Lauyan Gwamnatin Kano kuma Kwamishinan Shari’a, Abdulkarim Kabiru...

Mai ciki ta mutu bayan ma’aikacin asibiti ya ƙi yarda a biya kuɗi ta waya

Wata mata mai ciki, Aisha Najamu, ta mutu a...

Kungiyoyin Arewa sun gargadi Tinubu kan shigo da Yakubu Dogara cikin Gwamnatinsa

Wasu kungiyoyin matasa da na zamantakewa-siyasa daga Arewa maso...