Bayan karin kudin Fiya wata, kungiyar Masu sayar da shi a kano sun ce basu Sami umarnin karin kudin ba

Date:

Daga Maryam Abubakar Tukur

Kungiyar masu sayar da ruwan leda da aka fi sani da Pure water a jihar Kano tace bata samu umarnin kara farashin kudin ruwan ba.

Mai Magana da yawun kungiyar na biyu Mallam Idris Umar ne ya sanar da hakan a wani zantarwa da yayi da manema labarai da safiyar yau Alhamis.
Talla
Rahama Radio ta rawaito cewar yace har kawo yanzu babu wani shiri da suke na kara farashin ruwan leda a wannan lokaci duk da tsadar kayan aiki da suje fuskanta.
Wannan dai ya biyo bayan wata sanarwa da kungiyar masu sayar da ruwa ta kasa ta fitar a safiyar yau alhamis, mai dauke da sa hannun shugabar kungiyar ta kasa Mrs. Clementina Ative.
Sanarwa ta ce. Farashin jakan ruwa a yanzu ta tashi daga Naira dari 200 zuwa dari 300 a matsayin sabon farashin

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Shugabanni ku rika gudanar da aiyukan da za su rage talauci a cikin al’umma – SKY

Daga Kamal Yakubu Ali   Fitaccen dan kasuwa a Kano Alhaji...

Muna da yakinin APC za ta lashe zabuka a Kano da Arewa don Tinubu ya yi tazarci a 2027 – Alfindiki

Jigo a jam’iyyar APCn Kano, Comrade Faizu Alfindiki, ya...

Bai dace ɗalibai su rika murnar kammala karatu ta hanyoyin da ba su dace ba – Mal Ibrahim Khalil

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa ‎ ‎ ‎Shugaban majalisar Malamai ta jihar Kano...

Budaddiyar Wasika ga Gwamnan Kano kan wanda zai maye gurbin Muhuyi Magaji R/gado daga Kungiyar Lauyoyi yan Kano

Zuwa ga Mai Girma Alhaji Abba Kabir Yusuf Gwamnan Jihar Kano Gidan...