Gwamnatin Kogi ta rufe gidajen karuwai, ta kuma hana sanya takunkumi

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Gwamnan Jihar Kogi da ke tsakiyar Najeriya, Yahaya Bello, ya bayar da umarnin rufe gidajen karuwai a fadin jihar.

 

Kazalika ya haramta sanya takunkumai a bainar jama’a da zummar ganin cikakkiyar fuskar kowa domin magance matsalar tsaro.

 

Wannan umarni ya biyo bayan matsalolin tsaro da ake samu a wasu sassan jihar.

 

Talla

Gwamna Bello ya bayar da umarni ne ranar Talata a Lokoja yayin taro da sarakunan gargajiya na jhar.

 

Gwamnan ya bayar da umarnin rusa yankunan da ake kama-wuri-zauna da ke Lokoja, Osara, Zango, Itobe, Obajana, da wasu sassan jihar.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...