Gwamnatin Kogi ta rufe gidajen karuwai, ta kuma hana sanya takunkumi

Date:

Daga Isa Ahmad Getso

 

Gwamnan Jihar Kogi da ke tsakiyar Najeriya, Yahaya Bello, ya bayar da umarnin rufe gidajen karuwai a fadin jihar.

 

Kazalika ya haramta sanya takunkumai a bainar jama’a da zummar ganin cikakkiyar fuskar kowa domin magance matsalar tsaro.

 

Wannan umarni ya biyo bayan matsalolin tsaro da ake samu a wasu sassan jihar.

 

Talla

Gwamna Bello ya bayar da umarni ne ranar Talata a Lokoja yayin taro da sarakunan gargajiya na jhar.

 

Gwamnan ya bayar da umarnin rusa yankunan da ake kama-wuri-zauna da ke Lokoja, Osara, Zango, Itobe, Obajana, da wasu sassan jihar.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ku na da rawar takawa wajen inganta Lafiyar al’ummar Kano – Waiya ga jami’an yada labarai

Daga Abubakar Sayeed Kwamishinan Ma'aikatar yada labarai da harkokin cikin...

Ana daf da yin jana’izar Aminu Dantata a Madina

Tawagar da gwamnatin Najeriya ta tura zuwa Madina na...

Rasuwar Aminu Dantata: Duniyar Kasuwanci ta yi Babban Rashi – Shugaban Kamfanonin Gerawa

Shugaban rukunonin Gerawa group of Companies Dr. Ibrahim Muhammad...