INEC ta rufe yiwa yan Nigeria rijistar katin zabe

Date:

Daga Auwal Alhassan Kademi

 

Ƴan Najeriya da dama suna ƙorafi kan rashin samun damar yin rijistar zaɓe, bayan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta rufe yin rijistar a jiya Lahadi.

 

INEC ta ce ba za ta sake buɗe ci gaba da yin rijistar ba, bayan da ta tsawaita hakan a baya.

 

Talla

Sai dai rahotanni sun ce ko a jiya Lahadin wuraren da ake yin rijistar sun yi cikar kwari, amma har ma’aikatan INEC suka tashi mutane da dama ba su samu yi ba.

 

Shugaban K/H da Kansilolinsa sun fice daga PDP a jihar Sokoto

Tun a watan Yunin shekarar 2021 ne INEC ta fara yi wa ƴan Najeriya rijistar, sai dai duk da hakan ba a kai ga kammalawa ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu a Kano ta hukunta masu shago saboda zubar da shara a kan titi

Kotun tafi da gidanka da ke Kano ta yanke...

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...