Da dumi-dumi: Tinubu ya amince zai dauki Mataimaki Musulmi a zaben 2023

Date:

Rahotanni sun bayyana cewa, Bola Ahmed Tinubu, ɗan takarar shugaban kasa a jam’iyyar APC, ya amince da ɗaukar Musulmi a matsayin mataimakin takararsa.

A shirye nake na gudanar da aiyukan Cigaba Kano Idan na zama Gwamna 2023 – Abba Gida-gida

Wata majiya mai ƙarfi a Ƙungiyar Yakin neman zaben Tinubu, wacce ta buƙaci a sakaya sunanta, ta tabbatar wa da NAN hakan a yau Lahadi a Abuja.

Ganduje ya yiwa fursunoni sama da 3,800 afuwa cikin Shekaru 7

Majiyar ta shaida wa NAN cewa Tinubu zai bayyana sunan mataimakin takarar a wannan makon.

 

A makonnin da suka gabata, an yi ta muhawara a ƙasa kan addinin ƴan takarar shugaban kasa da abokan takararsu.

Idan za’a iya tunawa kadaura24 ta rawaito Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Ganduje dama yace su ne suka baiwa Tinubun shawarar ya dauki Musulmi a matsayin mataimakin sa a takarar shugaban kasa da yake yi was jam’iyyar APC.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...