A shirye nake na gudanar da aiyukan Cigaba Kano Idan na zama Gwamna 2023 – Abba Gida-gida

Date:

Daga Kamal Yahya Zakaria

 

Dan takarar gwamna na jam’iyyar NNPPa Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf ya tabbatarwa da al’ummar jihar nan cewa a shirye yake ya gabatar da aiyukan Cigaba a fadin jihar idan har aka zabe shi a matsayin gwamna a shekara ta 2023.

 

Engr. Abba Kabir Yusuf ya bayyana hakan a sakon sa na Barka da Sallah ga al’ummar jihar kano.

Ganduje ya yiwa fursunoni sama da 3,800 afuwa cikin Shekaru 7

Ya kuma yi kira ga al’umma da su ci gaba da yin addu’o’in don idan sun hau mulki su dawo da shugabanci nagari, bin doka da oda da kuma yin kyakyawan shugabanci a kowanne bangarorin .

 

2023: Wani Malami a Kano ya yi tallan Kwankwaso a filin Sallar idi

Dan takarar gwamnan ya ce yana da tsarin da zai samar da jindadin ga jama’a,ma’aikatan gwamnati yan fansho da dai Sauran al’umma baki daya a jihar kano.

Abba Kabir ya taya dukkanin al’ummar jihar kano Barka da Sallah da fatan Allah ya maimata mana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...