Yanzu-yanzu: Wata Mahajjaciya yar Najeriya ta rasu a filin Arafa

Date:

Daga Kamal Yahya Zakaria

 

Allah ya yi wa wata mahajjaciya yar jihar Kaduna rasuwa a yau a filin Arafat da ke birnin Makkah

 

Kadaura24 ta rawaito Wacce ta rasun Mai suna Hasiya Aminu daga karamar hukumar Zariya a jihar Kaduna ta rasu ne a filin Arafat jim kadan bayan ta gama taimakawa wajen rabon abinci ga alhazai a tanti dake filin na Arafa.

Bayan Gaza kammala jigilar maniyatan Nigeria, NAHCON ta Nemi afuwar Gwamnati da Yan kasar

Da yake tabbatar da rasuwarta, mukaddashin Daraktan ayyuka na  hukumar jin dadin Alhazai ta jihar Abubakar Alhassan ya ce a safiyar yau marigayiyar na daga cikin ne alhazan da suka je Jabbal Rahma (dutsen rahama) inda suka koma tantinta.

 

Za a fara kidayar gwaji ranar 11 ga wata Yuli a Kano – NPC

 

Yace ta rasu a cikin tanti ba tare da wani ciwo ba

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama mata da maza da ke aikata badala

Hukumar Hisbah ta Jihar Kano ta kama mata hudu...

Hukumar Kula da Gidajen Gyaran Hali ta Magantu Kan Batun Sheikh Abduljabbar

Hukumar Gyaran Hali ta Jihar Kano ta bayyana cewa...

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...