Sanatoci 3 sun fice daga jam’iyyar APC

Date:

Daga Aisha Aliyu Umar

Sanatoci uku na jam’iyyar APC sun yi murabus daga jam’iyyar mai mulki.

Sanatocin sun haɗa da: Ahmad Babba Kaita (Katsina ta Arewa), Lawal Gumau (Bauchi ta Kudu) da Francis Alimikhena (Edo ta Arewa).

Sanarwar murabus dinsu da sauya shekar ta su na ƙunshe ne a cikin wasiku da ko wannen ya aike wa shugaban majalisar dattawa, Ahmed Lawan ya kuma karanta yayin zaman majalisar a yau Talata.

Yayin da Kaita da Alimikhena suka sauya sheka zuwa babbar jam’iyyar adawa ta PDP, Gumau, ya koma jam’iyyar NNPP.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu ba da umarnin mayar da Natasha bakin aikinta

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta umarci Majalisar...

Yadda Shugabanni da jagororin Jam’iyyar APC na Kano suka kauracewa tarbar Kashim Shattima yayi ziyarar ta’aziyya

Daga Fatima Mahmoud Diso   Shugabanni da jagororin jam'iyyar APC na...

Kotu ta ɗaure wani ɗan Tiktok mai wanka a tsakiyar titunan Kano

    Wata kotu a jihar Kano da ke arewacin Najeriya...

Damuna: Mun shirya inganta wuraren tsayarwar motocinmu – Kungiyoyin Direbobin na Kano

Kungiyar matuka motocin kurkura ta jihar Kano da Kungiyar...