Kwamitin tantance yan takarar Shugaban kasa a APC ya Kori Mutane 10 cikin 23

Date:

Daga Rukayya Abdullahi Maida
Shugaban Kwamitin tantance yan takarar Shugaban kasa a Jam’iyyar APC Cif John Odigie-Oyegun ya kori mutane 10 daga cikin 23 da suka nemi takarar shugaban kasa a jam’iyyar, kamar yadda jaridar Vanguard ta ruwaito.
 Ko da yake ba a kai ga bayyana  jerin sunayen wadanda abin ya shafa ba, a halin yanzu kwamitin yana sakatariyar jam’iyyar ta kasa domin mika rahoton sa ga kwamitin kolin jam’iyyar wanda ke karkashin Sanata Abdullahi Adamu.
Kadaura24 ta rawaito dama dai ana ta kokawa Kan kin bayyanawa al’umma Sakamakon aikin da Kwamitin yayi, kasancewar baifi kwanaki you suka rage a shiga zaben fidda gwani na kujerar Shugaban kasa a Jam’iyyar ba.
Cikakken bayanin na nan tafe….

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Wata sabuwa: Sanata Barau Jibrin ya gana da Baffa Bichi da Muhd Diggol

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano Dakta Abdullahi Baffa Bichi...

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...