Da Gaske ne Mawaki Lilin Baba Zai Auri Jaruma Ummi Rahab ?

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman

 

A ranar lahadin nan ne ake sa ran Jaruma Ummi Rahab zata angwance da Jarumi Kuma mawakin a masana’antar Kanywood Wato Lilin Baba.

Dama dai al’umma da dama Suna da rade-radin cewa Lilin Baba ba da gaske ne zai auri Jaruma Ummi Rahab ba.

 

Kadaura24 ta rawaito tuni Karin daurin auren Jaruman biyu yake ta yawo a shafukan Sada zumunta kamar haka:

 

Haka zalika tuni hotunan kafin aure na amarya Jarumar Kannywood Ummi Rahab Da Mawaƙi Lilin Baba Suma suka karade shafukan Sada zumunta musamman Facebook da integram.

Allah Ubangiji Allah ya sanya Alkhairi ya basu zaman lafiya da zuri’a ɗayyibah Ameen

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Wata sabuwa: Sanata Barau Jibrin ya gana da Baffa Bichi da Muhd Diggol

Tsohon sakataren gwamnatin Jihar Kano Dakta Abdullahi Baffa Bichi...

Rikicin Masarautar Kano: Kotu ta Sake Sabon Hukunci

A wani sabon yanayi na rikicin Masarautar Kano, Kotun...

Gidauniyar Aliko Dangote za ta rabawa ‘yan Najeriya miliyan daya shinkafa

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   Gidauniyar Aliko Dangote ta raba buhunan...

Rufe Makarantu da azumi: Ministan Ilimi ba ta da ilimin harkokin mulki – Jafar Sani Bello

Daga Aliyu Danbala Gwarzo   Tsohon dan takarar gwamnan jihar Kano...