Da Gaske ne Mawaki Lilin Baba Zai Auri Jaruma Ummi Rahab ?

Date:

Daga Abubakar Sa’eed Sulaiman

 

A ranar lahadin nan ne ake sa ran Jaruma Ummi Rahab zata angwance da Jarumi Kuma mawakin a masana’antar Kanywood Wato Lilin Baba.

Dama dai al’umma da dama Suna da rade-radin cewa Lilin Baba ba da gaske ne zai auri Jaruma Ummi Rahab ba.

 

Kadaura24 ta rawaito tuni Karin daurin auren Jaruman biyu yake ta yawo a shafukan Sada zumunta kamar haka:

 

Haka zalika tuni hotunan kafin aure na amarya Jarumar Kannywood Ummi Rahab Da Mawaƙi Lilin Baba Suma suka karade shafukan Sada zumunta musamman Facebook da integram.

Allah Ubangiji Allah ya sanya Alkhairi ya basu zaman lafiya da zuri’a ɗayyibah Ameen

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Dalilin da ya sa na bar tafiyar Kwankwasiyya – Farouk Lawan

Tsohon ɗan majalisar tarayya, Farouk Lawan, ya bayyana cewa...

An Dauke Shaikh Abduljabbar Daga Gidan Yari na Kurmawa Zuwa Wani Wuri – Yan uwansaba

Wani labari da ke yawo a kafafen sada zumunta...

Majalisu na neman sauya lokacin zabuka a Nigeria

Majalisar Dokoki Ta Ƙasa Ta Gabatar Da Kudirin Sauya...

Kungiyar Lauyoyi yan asalin jihar Kano sun mika korafi ga kasashen Amuruka Ingila da UN kan zargin kisan a Tudun Wada

Kungiyar Lauyoyin Yan Asalin Jihar Kano (National Forum of...