Yanzu-Yanzu: Atiku Abubakar ya Zama Dan takarar Shugaban kasa a Jam’iyyar PDP

Date:

Daga Halima Musa Abubakar

Tsohon Mataimakin Shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar ya lashe zaben fidda gwanin na kurar Shugaban kasa a Jam’iyyar PDP.
Zaben Wanda aka gudanar da shi a Abuja tun a Wannan rana ta Asabar 28 ga watan mayu .
 Atiku Abubakar ya doke abokan karawarsa da kuri’u 371 Yayin da Gwamnan Rivers Nyesom Wike ya Zo na biyu a zaben.
Sauran Yan takarar sun sami kuri’u kamar haka :
Nyesom Wike- 237
Diana Oliver -1 vote
Sam Ohuabunwa 1 vote
Pius Anyim -14 votes
Udom Emmanuel- 38 votes
Bala Mohammed- 20 votes
Idan ba’a mantaba Atiku Abubakar shi ne Wanda ya yiwa jam’iyyar PDP takarar Shugaban kasa a Shekarar 2019, ga shi yanzu ma ya sake samun tikitin takarar Shugaban kasa a Jam’iyyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rusau: Kwankwaso ya bukaci gwamnan Kano ya biya diyyar mutanen da aka kashe a Rimin Zakara

Daga Abdullahi Shu'aibu Hayewa   Jigon jam’iyyar APC a jihar Kano,...

Za mu karawa Limamai, Ladanai da Na’ibansu alawus na wata-wata – Shugaban Karamar hukumar Dala

Daga Sani Idris maiwaya   Shugaban karamar hukumar Dala Alhaji Suraj...

Zargin kisa a R/Zakara: Gwamnatin Kano za ta kafa kwamiti – Waiya

Gwamnatin jihar Kano, ta ce za ta gudanar da...

Majalisar Dokokin Kano ta yi Doka kan masu tufar da yawu da majina a titi

Majalisar Dokokin jihar Kano ta amince da dokar cin...