Mahaifiyar Limamin Masallacin Al-Furqan, Dakta Bashir Aliyu ta rasu

Date:

 

Mahaifiyar fitaccen Malamin addinin musuluncin nan na Jihar Kano, Dakta Bashir Aliyu Umar ta rasu.

Marigayiyar, mai suna Hajiya Khadija Aliyu Harazumi ta rasu da safiyar yau Talata a gidanta da ke Gwale Gudundi bayan ta yi rashin lafiya.

Hajiya Kahdija daya ce daga cikin matan Dan Amar Kano Alhaji Aliyu Harazumi Umar.

Ta rasu ta bar ƴaƴa da jikoki da dama.

Daga ciki akwai babban limamin masallacin juma’a na Al-Furqan da ke unguwar Nasarawa a birnin Kano Dr Bashir Aliyu Umar

Haka kuma za a yi jana’izarta a Kofar Kudu da ke gidan Sarkin Kano da misalin ƙarfe 3 na yamma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Ban San Taulaci ba Sai da na Zama Sarkin Kano – Sarki Sanusi II

Daga Isa Ahmad Getso Sarkin Kano na 16 Muhammadu Sanusi...

Iftila:I: Gwamnatin Kano ta Aiyana Ranar Litinin a Matsayin Ranar Hutu

Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar Litinin...

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta Kano ta zabi sabbin shugabanninta

Kungiyar shugabannin kafafen yada labarai ta jihar Kano ta...