Da dumi-dumi: Gobara ta tashi a Ma’aikatar kudi ta Nigeria

Date:

Daga Maryam Muhd
Da sanyin safiyar Wannan rana   gobara ta tashi hedkwatar ma’aikatar kudi ta tarayya da ke Abuja.
Kadaura24 ta rawaito Ginin yana cikin Babbar Cibiyar Kasuwanci, kusa da Sakatariyar Tarayya wadda ke da sauran Ma’aikatu da Hukumomin  gwamnati a babban birnin kasar.
 Kakakin hukumar kashe gobara ta tarayya dake Abuja Abraham Paul a ranar Laraba ya tabbatar da faruwar lamarin.
 Paul ya ce an tura jami’an hukumar kashe gobara zuwa wurin domin shawo Kan lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Iftila’i: An tsinci gawar wata dattijuwa mai shekaru 96 cikin rami masai a Kano

A ranar Alhamis al’ummar ƙauyen Sarai da ke ƙaramar...

Na riga Kwankwaso shiga harkokin Siyasa – Sanata Barau Jibrin

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jaridun Amurka sun bankado Tsare-tsare uku da sojojin Amurka ke yi don tunkarar Najeriya

Rahotanni daga wasu jaridun Amurka na bayyana cewa rundunar...

Dalibai 22 sun kammala karatu da daraja ta 1 a bikin yaye ɗalibai na farko na Jami’ar Baba-Ahmed Kano

Jami’ar Baba-Ahmed, Kano ta gudanar da bikin yaye ɗalibai...