Da dumi-dumi: Gobara ta tashi a Ma’aikatar kudi ta Nigeria

Date:

Daga Maryam Muhd
Da sanyin safiyar Wannan rana   gobara ta tashi hedkwatar ma’aikatar kudi ta tarayya da ke Abuja.
Kadaura24 ta rawaito Ginin yana cikin Babbar Cibiyar Kasuwanci, kusa da Sakatariyar Tarayya wadda ke da sauran Ma’aikatu da Hukumomin  gwamnati a babban birnin kasar.
 Kakakin hukumar kashe gobara ta tarayya dake Abuja Abraham Paul a ranar Laraba ya tabbatar da faruwar lamarin.
 Paul ya ce an tura jami’an hukumar kashe gobara zuwa wurin domin shawo Kan lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba ya yi Allah-wadai da kisan gillar da aka yi wa wasu matasan Kano biyu a Benue

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi...

Rashin Jami’ar Mallakin jihar a shiyyar Kano ta Arewa na kokarin bayar da yankin baya – Alh. Mustapha Ahmad Gwadabe

Daga Shehu Hussaini Ahmad Getso An bukaci Gwamnatin jihar Kano...

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Almuharram a Nigeria

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji...

Yan uwan wata mata sun zargi Asibitin Malam Aminu Kano da sakaci wajen mutuwar yar uwarsu

Daga Sadiya Muhammad Sabo   Yan uwan wata mata da ta...