Da dumi-dumi: Gobara ta tashi a Ma’aikatar kudi ta Nigeria

Date:

Daga Maryam Muhd
Da sanyin safiyar Wannan rana   gobara ta tashi hedkwatar ma’aikatar kudi ta tarayya da ke Abuja.
Kadaura24 ta rawaito Ginin yana cikin Babbar Cibiyar Kasuwanci, kusa da Sakatariyar Tarayya wadda ke da sauran Ma’aikatu da Hukumomin  gwamnati a babban birnin kasar.
 Kakakin hukumar kashe gobara ta tarayya dake Abuja Abraham Paul a ranar Laraba ya tabbatar da faruwar lamarin.
 Paul ya ce an tura jami’an hukumar kashe gobara zuwa wurin domin shawo Kan lamarin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...