Kotu ta amince da korar ƴar sandan Najeriya da ta ɗauki ciki ba ta da aure

Date:

 

Wata babbar kotun tarayya a Najeriya ta amince da matakin da rundunar ƴan sandan ƙasar ta ɗauka na korar wata jami’ar da ta ɗauki ciki a shekarar da ta gabata.

Mai shari’a Inyang Ekwo ya ce bai ga wani ƙwaƙƙwaran dalili ba na “haifar da ruɗani ga tsarin rundunar ba”.

Ya ƙara da cewa “Duk wanda da ya shiga rundunar dole ne ya kiyaye dokokinta ko kuma kada ya shiga rundunar saboda babu tilas game da zama mambanta.”

Ƙungiyar lauyoyin Najeriya ce ta shigar da ƙarar bayan korar wata jami’ar ƴan sanda ta yi ciki ba ta da aure a watan Janairun 2021.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Kotu ta ɗaure wani ɗan Tiktok mai wanka a tsakiyar titunan Kano

    Wata kotu a jihar Kano da ke arewacin Najeriya...

Damuna: Mun shirya inganta wuraren tsayarwar motocinmu – Kungiyoyin Direbobin na Kano

Kungiyar matuka motocin kurkura ta jihar Kano da Kungiyar...

Rasuwar Aminu Ɗantata babban rashi ne ba ga Nigeria kadai ba – Mustapha Bakwana

Daga Zakaria Adam Jigirya   Tsohon Mai baiwa gwamnan Kano shawarawa...

Gwamnatin Kano ta yabawa Tinubu saboda gyarawa da bude NCC DIGITAL PARK

Daga Rahama Umar Kwaru   Gwamnatin jihar Kano ta yabawa Gwamnatin...