Kotu ta amince da korar ƴar sandan Najeriya da ta ɗauki ciki ba ta da aure

Date:

 

Wata babbar kotun tarayya a Najeriya ta amince da matakin da rundunar ƴan sandan ƙasar ta ɗauka na korar wata jami’ar da ta ɗauki ciki a shekarar da ta gabata.

Mai shari’a Inyang Ekwo ya ce bai ga wani ƙwaƙƙwaran dalili ba na “haifar da ruɗani ga tsarin rundunar ba”.

Ya ƙara da cewa “Duk wanda da ya shiga rundunar dole ne ya kiyaye dokokinta ko kuma kada ya shiga rundunar saboda babu tilas game da zama mambanta.”

Ƙungiyar lauyoyin Najeriya ce ta shigar da ƙarar bayan korar wata jami’ar ƴan sanda ta yi ciki ba ta da aure a watan Janairun 2021.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Majalisar Kano ta buƙaci a soke ɗaukar aikin kwastam da aka yi a kwanan nan

Majalisar dokokin jihar Kano ta yi kira ga dukkan...

‎ ‎Kuskure ne Tinubu ya cigaba da ciyo wa Nigeria bashi bayan ya cire tallafin mai – Sarki Sanusi

‎ ‎ ‎Sarkin Kano kuma tsohon Gwamnan Babban Bankin Najeriya (CBN),...

Shugaban Karamar Hukumar Ungogo Ya Raba Kwamfutoci Ga Daliban da Suka Samu Tallafin Karatu Zuwa Kasar Indiya

Shugaban Karamar Hukumar Ungogo, Hon. Tijjani Amiru Bilyaminu Rangaza,...

Shugaba Tinubu ya nemi Majalisar Dattawa ta tabbatar da sabbin hafsoshin tsaro

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya aika wa Majalisar...