2023: Sheikh Ibrahim Khalil da Dr Dukawa sun koma jam’iyyar ADC

Date:

Daga Abdulrasheed B Imam

Bayan bayyana ficewarsa daga jam’iyya mai mulki ta APC a karshen shekarar da ta gabata ta 2021, shugaban majalisar malamai ta jihar Kano, Sheik Ibrahim Khalil, ya shiga jam’iyyar ADC, wanda kuma nan gaba kadan za’a shirya taron karbarsa cikin jam’iyyar.

Bayanin komawa jam’iyyar ADC da malamin yayi, na kunshe cikin wani sako da shugaban jam’iyyar na jihar Kano, Shu’aibu Ungoggo, ya gabatar ga manema labarai a yau juma’a.

Cikin bayanin nasa, Shu’aibu Ungoggo, yace malamin ya shigo jam’iyyar tasu ta ADC ne tare da Dakta Sa’idu Ahmad Dukawa na jami’ar Bayero, da kuma wasu malaman jami’a guda takwas da suka rufa masa baya, a kokarinsu na ganin cewa an ceto jihar Kano daga halin da ta ke ciki, a cewarsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

‎Kawu Sumaila ya binciko kudaden da gwamnatin tarayya ta turawa kananan hukumomin Kano

‎ ‎Sanata mai wakiltar Kano ta Kudu, Suleiman Abdulrahman Kawu...

Kamata ya yi wajen Mauludi ya Zama waje Mai nutsuwa saboda ana ambaton Allah da Manzonsa – Mal Ibrahim Khalil

Shugaban Majalisar shuhurar Malamai ta jihar Kano Sheikh Malam...

Ra’ayi:‎Tsarin Kwankwasiyya ya dora Kano a gwadaben cigaba a mulkin Gwamna Abba Kabir -Adamu Shehu Bello

‎ ‎Ra’ayi ‎ ‎Daga Adamu Shehu Bello (Bayero Chedi), Jigo a Kwankwasiyya...