Nigeria ce kan gaba wajen yiwa mata auren wuri a duniya

Date:

Kungiyar kare hakkin dan adam ta Human Rights Watch ta ce auren wuri yana karuwa a Najeriya ne saboda gwamnatin tarayyar da gwamnatocin jihohi ba su dauki wata doka ta hana shi ba.

A wata sanarwa da kungiyar ta fitar ta ce Najeriya ce kan gaba a nahiyar Afirka wajen aurar da yara mata da wuri.

Kodayake dokar kare hakkin yara ta 2003 da gwamnatin tarayyar kasar ta yi ta haramta aurar da yara ‘yan kasa da shekara 18.

Su kuwa jihohin kasar da ke amfani da tsarin shari’ar musulunci sun gaza amfani da dokar da gwamnatin tarayya ta yi a kan batu aurar da yara ‘yan kasa da shekara 18.

BBC Hausa ta rawaito Kungiyar ta Human Rights Watch ta ce,” Abin damuwa ne ace kusan shekara 20 da zartar da doka a kasa, amma har yanzu ana aurar da yara mata ‘yan kasa da shekara 18 a kasar”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers Ta Mayar Da Martani Kan Sauke Alhaji Usman Daga Mukamin Wazirin Gaya

Daga Isa Ahmad Getso ‎ ‎Kungiyar APC Patriotic Volunteers ta bayyana...

Rahoto: An kwantar da Buhari a ICU a Landan

  Tsohon Shugaban Kasa Muhammadu Buhari na fama da rashin...

Kacibus: A karon farko an hadu tsakanin Gwamnan Abba da Sarki Aminu Ado a Madina

Daga Khadija Abdullahi Aliyu   A karon farko an hadu tsakanin...

Yanzu-yanzu: An zabi sabon shugaban jami’ar Bayero BUK

Daga Rahama Umar kwaru   Farfesa Haruna Musa ya zama sabon...