Nigeria ce kan gaba wajen yiwa mata auren wuri a duniya

Date:

Kungiyar kare hakkin dan adam ta Human Rights Watch ta ce auren wuri yana karuwa a Najeriya ne saboda gwamnatin tarayyar da gwamnatocin jihohi ba su dauki wata doka ta hana shi ba.

A wata sanarwa da kungiyar ta fitar ta ce Najeriya ce kan gaba a nahiyar Afirka wajen aurar da yara mata da wuri.

Kodayake dokar kare hakkin yara ta 2003 da gwamnatin tarayyar kasar ta yi ta haramta aurar da yara ‘yan kasa da shekara 18.

Su kuwa jihohin kasar da ke amfani da tsarin shari’ar musulunci sun gaza amfani da dokar da gwamnatin tarayya ta yi a kan batu aurar da yara ‘yan kasa da shekara 18.

BBC Hausa ta rawaito Kungiyar ta Human Rights Watch ta ce,” Abin damuwa ne ace kusan shekara 20 da zartar da doka a kasa, amma har yanzu ana aurar da yara mata ‘yan kasa da shekara 18 a kasar”.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Rundunar yansanda ta kasa ta aiko sabon kwamishina Kano

    Hukuamr Ƴansanda ta Najeriya ta amince da naɗi CP...

Yadda akai na bukaci Tinubu ya sauya sunan FCE Kano zuwa sunan Maitama sule

Daga Rahama Umar Kwaru   Mataimakin shugaban majalisar dattawan Nigeria Sanata...

Shugabannin hukumar zakka ta Kano sun ziyarci Sarki Sanusi II

Daga Sani Idris maiwaya   An bukaci Hukumar Zakka da Hubusi...

Nimet ta bayyana jihohin da za su fuskanci tsananin zafi

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi gargaɗin...