Shugaban jam’iyyar APC na mazabar baburi dake T/Wada ya Rasu

Date:

Allah ya yiwa Shugaban Jamiyyar APC na mazabar baburi da ke Karamar Hukumar Tudun wada Alhaji Garba Liman Rasuwa mai kimanin Shekaru  42.

Alh. Garba ya Rasu ya bar Matan aure da ‘ya’yan maza da mata, Kuma tuni aka yi jana’izzarsa Kamar yadda addinin Musulci yayi tanadi.

 Sanarwa Daga Rt. Hon. Alhassan Ado Doguwa. Shugaban Masu Rinjaye na Majalisar wakilai ta kasa Kuma ( SARDAUNAN RANO).

1 COMMENT

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Subscribe

Mafi Shahara

Karin Wasu Labaran
Related

Gwamna Abba ya yi Allah-wadai da kisan gillar da aka yi wa wasu matasan Kano biyu a Benue

Gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf ya yi...

Rashin Jami’ar Mallakin jihar a shiyyar Kano ta Arewa na kokarin bayar da yankin baya – Alh. Mustapha Ahmad Gwadabe

Daga Shehu Hussaini Ahmad Getso An bukaci Gwamnatin jihar Kano...

Sarkin Musulmi ya ba da umarnin fara duban watan Almuharram a Nigeria

Daga Rukayya Abdullahi Maida   Fadar mai alfarma Sarkin Musulmi Alhaji...

Yan uwan wata mata sun zargi Asibitin Malam Aminu Kano da sakaci wajen mutuwar yar uwarsu

Daga Sadiya Muhammad Sabo   Yan uwan wata mata da ta...